Hukumar NIMET ta yi hasashen samun saukar ruwa da wuri a daminar bana a Najeriya
HomeMuhallinka Rayuwarka › Episode

Hukumar NIMET ta yi hasashen samun saukar ruwa da wuri a daminar bana a Najeriya

20:00 Mar 14, 2026
About this episode
Shirin ‘Muhalinka Rayuwarka’ a wannan makon ya yaɗa zango ne a Tarayyar Najeriya, inda ya mayar da hankali kan hasashen ruwan sama da Hukumar Hasashen Yanayi ta Nijeriya NIMET ta yi, gabanin kamawar daminar bana, inda ta bayyana cewa damina za ta sauka da wuri a jihohi irin su Kano da Niger da Rivers da wasu jihohi 12 na ƙasar. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Michael Kuduson..............
Select an episode
0:00 0:00