Barazanar wutar daji da ke lakume gonakai a Jamhuriyar Nijar
HomeMuhallinka Rayuwarka › Episode

Barazanar wutar daji da ke lakume gonakai a Jamhuriyar Nijar

20:01 Nov 1, 2025
About this episode
A cikin wannan shirin ,za mu leko Jamhuriyar Nijar inda a duk shekara ake fuskantar barazanar wutar daji da ke lakume gonakai da cimaka. Hukumomin Nijar sun dau matakai domin kawo karshen  wannan al'amari da manoma da kuma jama'a ke kuka  a kai.
Select an episode
0:00 0:00