Abubakar Ibrahim kan taron sauyin yanayi na COP30 da ke gudana a Brazil
HomeMuhallinka Rayuwarka › Episode

Abubakar Ibrahim kan taron sauyin yanayi na COP30 da ke gudana a Brazil

20:12 Nov 15, 2025
About this episode
An buɗe taron Majalisar Dinkin Duniya a kan sauyin yanayi da ake kira COP 30 a Brazil inda masana muhalli da sauyin yanayi daga kasashen duniya za su mayar da hankali da kuma samar da dabaru kan sauyin yanayi. Za'a kwashe makwanni biyu ana gudanar da wannan taro wanda zai mayar da hankali a kan ci gaba ko akasin haka da aka samu a kan wannan matsala.
Select an episode
0:00 0:00