Yadda rikicin Iran ke faɗaɗa a yankin Gabas ta Tsakiya
HomeMu Zagaya Duniya › Episode

Yadda rikicin Iran ke faɗaɗa a yankin Gabas ta Tsakiya

20:44 Mar 7, 2026
About this episode
A Wanan makon shirin zai karkata alakarsa ne yankin Gabas ta Tsakiya inda sabon rikici ya barke tsakanin hadakar Amurka da Isra’ila da kuma Iran. A cikin shirin zamu yi duba dangane da yadda rikicin  ke cigaba da faɗaɗa zuwa sauran kasashen yankin da ma  tasirinsa kan bangarori daban-daban a  wanan duniyar sai a gyara zama domin sauraron cikakakken shirin.
Select an episode
0:00 0:00