Trump ya nanata barazanar ɗaukar matakin soji kan sansanonin ‘yan ta’adda a Najeriya
HomeMu Zagaya Duniya › Episode

Trump ya nanata barazanar ɗaukar matakin soji kan sansanonin ‘yan ta’adda a Najeriya

20:09 Nov 8, 2025
About this episode
A ranar Larabar da ta gabata shugaban Amurka Donald Trump ya nanata barazanar ɗaukar matakin soji na ƙaddamar da hare-hare kan sansanonin ‘yan ta’adda a Najeriya, inda kuma ya ƙara caccakar gwamnatin ƙasar kan gaza ɗaukar matakin hana kisan kiyashin da ya ce ana yi wa Kiristoci a ƙasar.
Select an episode
0:00 0:00