Kisan mutane 7 ƴan gida ɗaya ya tayar da hankalin jama'a a Kano
HomeMu Zagaya Duniya › Episode

Kisan mutane 7 ƴan gida ɗaya ya tayar da hankalin jama'a a Kano

19:16 Jan 25, 2026
About this episode
Daga cikin abubuwan da Shirin Mu Zagaya Duniya na wannan  mako ya yi duba akai har da batun kisan Fatima Abubakar da ƴaƴanta 6 a Unguwar Ɗorayi Chiranchi da ke cikin birnin Kano. Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin......
Select an episode
0:00 0:00