Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar  Falasɗinu
HomeMu Zagaya Duniya › Episode

Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar Falasɗinu

20:01 Sep 27, 2025
About this episode
A cikin wannan shirin da ke waiwaye kan mahimman labaran wannan makon, za ku ji cewa:  Faransa ta jagoranci ƙarin gwamman ƙasashe wajen amincewa da Yankin Falasɗinu a mamtsayin ƙasa ‘Yantacciya a wani yunƙuri na Diflomasiya da ke zama ɗaya daga cikin mafiya girma da aka gani cikin shekaru da dama.   Shirin zai kuma waiwayi jawaban wasu daga cikin shugabannin Nahiyar Afrika a zauren babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya. Najeriya ta yi fatali da rahoton Amurka da ya zargi mahukuntan ƙasar da gazawa sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na aiwatar da ayyukan raya ƙasa da akw warewa maƙudan kuɗaɗe a kasafi duk shekara. Da dai sauran mahimman labarai.
Select an episode
0:00 0:00