Dubban Falasɗinawa sun fara tururuwar komawa muhallansu a yankin arewacin Gaza
HomeMu Zagaya Duniya › Episode

Dubban Falasɗinawa sun fara tururuwar komawa muhallansu a yankin arewacin Gaza

20:02 Oct 11, 2025
About this episode
Daga cikin labarun da shirin 'Mu zagaya Duniya' tare da Nura Ado Sulaiman, ya waiwaya a wannan makon akwai halin da ake ciki a Zirin Gaza bayan yarjejeniyar tsagaita wutar yaƙin da aka samu nasarar ƙullawa tsakanin Isra’ila da Hamas.Shirin ya kuma waiwayi zaɓen shugabancin Kamaru wanda masu fashin baƙi ke ci gaba da tofa albarkacin bankinsu a kai. A najeriya kuma akwai waiwayen afuwar da shugaba Bola Tahmed Tinubu ya yi wa wasu mutane fiye da 170 Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin...........
Select an episode
0:00 0:00