Yadda Cholera ta kashe mutane kusan dubu 5 a sassan Najeriya cikin shekaru 5
HomeLafiya Jari ce › Episode

Yadda Cholera ta kashe mutane kusan dubu 5 a sassan Najeriya cikin shekaru 5

10:26 Oct 13, 2025
About this episode
Shirin a wannan mako tare da Azima Bashir Aminu ya yi duba kan yawaitar samun cutar Kwalara ko kuma amai da gudawa  a sassan Najeriya, cutar da a baya-bayan nan ta kashe ɗimbin al'umma a ƙasar mafi yawan jama'a a Nahiyar Afrika. Wasu alƙaluma da hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta ƙasar NCDC ta fitar sun nuna cewa mutane kimanin dubu biyar (5,000) cutar ta kwalara ta halaka a sassan Najeriyar daga shekarar 2020 zuwa 2025 da muke ciki. Latsa alamar sauti don sauraron shirin tare da Azima Bashir Aminu.............
Select an episode
0:00 0:00