Yadda ake fama da ƙarancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta Najeriya
HomeIlimi Hasken Rayuwa › Episode

Yadda ake fama da ƙarancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta Najeriya

9:54 Sep 16, 2025
About this episode
Shirin na wannan rana zai ɗora kan wanda muka gabatar muku a makon jiya game da karancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta arewacin Najeriya. Danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Nura Ado Sulaiman.
Select an episode
0:00 0:00