Matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarnatun gaba da sakandare
HomeIlimi Hasken Rayuwa › Episode

Matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarnatun gaba da sakandare

10:22 Sep 2, 2025
About this episode
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan mako ya duba matakin gwamnatin Najeriya na dakatar da kafa makarantun gaba da sakandare a fadin ƙasar har na tsawon shekaru 7, mataakin da ya biyo bayan wani zama da majalisar zartaswar ƙasar ta yi a ƙarƙashin jagorancin shugaba Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta ce babu amfanin kafa makarantun da ba za a samu abin da ake buƙata ba, a maimakon haka zai kyautu a inganta waɗanda ake da su.
Select an episode
0:00 0:00