An kamala zaben wakilan kungiyar yan Fim a jihar Kaduna

An kamala zaben wakilan kungiyar yan Fim a jihar Kaduna

19:56 Dec 12, 2021
About this episode
A cikin shirin duniyar fina-finai,Hawa Kabir ta samu tattaunawa da masu ruwa da tsaki a harakar fim yan lokuta bayan kamala zaben wakilan MOPAN a jihar Kaduna.Makomar duniyar Fim,hanyoyin kawo karshen baraka a wannan duniya na daga cikin manyan batutuwa da Hawa ta samu tattaunawa da bakin na ta.
Select an episode
0:00 0:00