Dr Kasim Garba Kurfi kan makomar tattalin arzikin Najeriya a yaƙin Gabas ta Tsakiya
HomeBakonmu a Yau › Episode

Dr Kasim Garba Kurfi kan makomar tattalin arzikin Najeriya a yaƙin Gabas ta Tsakiya

3:31 Mar 12, 2026
About this episode
Ana saran Najeriya ta shiga cikin jerin ƙasashen da za su amfana da yaƙin Iran wajen samun maƙudan kuɗaɗe ta hanyar cinikin man fetur da ake nema ruwa a jallo. Sai dai masana na bayyana cewar wasu matsalolin cikin gida na iya rage tasirin samun kuɗaɗen da ake hasashe.   Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawar Bashir Ibrahim Idris da DR. Kasim Garba Kurfi, masanin tattalin.......
Select an episode
0:00 0:00