Yadda ƴan siyasa ke katsalandan a harkokin masarautu a Najeriya
HomeAl'adun Gargajiya › Episode

Yadda ƴan siyasa ke katsalandan a harkokin masarautu a Najeriya

8:42 Nov 18, 2025
About this episode
Shirin al'adun mu na gado na wannan mako ya mayar da hankali ne kan yadda ƴan siyasa ke katsalandan a masarautun gargajiya a Najeriya. Danna alamar sauarre domin jin cikakken shirin tare da Abdullahi Isa
Select an episode
0:00 0:00