Yadda ƴan Ƙabilar Zarma ko Zabarmawa suka yi baja kolin al'adunsu a Ghana
HomeAl'adun Gargajiya › Episode

Yadda ƴan Ƙabilar Zarma ko Zabarmawa suka yi baja kolin al'adunsu a Ghana

9:49 Aug 19, 2025
About this episode
Shirin al'adun gargajiya na wannan makon tare da Abdoulaye Issa  ya yada zango ne a Ghana, inda a ‘yan kwanakin da suka gabata, ‘Yan Ƙabilar Zarma ko kuma Zabarmawa suka yi taron baja kolin al'adunsu karo na huɗu a ƙasar. Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin......
Select an episode
0:00 0:00